iqna

IQNA

burkina faso
Tehran (IQNA) Hamɓarar da Shugaba Kaboré shi ne juyin mulki na huɗu a Afirka ta Yamma cikin watanni 17 da suka gabata.
Lambar Labari: 3486949    Ranar Watsawa : 2022/02/14

Tehran (IQNA) an fara gudanar da bincike kan wani hari a aka kai kan wani masallaci a birnin Wagadugu na kasar Burkina Faso.
Lambar Labari: 3485350    Ranar Watsawa : 2020/11/09

Tehran - (IQNA) an fara gudanar da wani shiri na bayar da horo kan kur'ani mai tsarki a kasar Burkina Faso da ke yammacin Afrika.
Lambar Labari: 3484535    Ranar Watsawa : 2020/02/18

Bangaren kasa da kasa, Antonio Guterres babban sakaraeen UN ya yi tir da harin da aka kai kan  masallaci a Burkina Faso.
Lambar Labari: 3484150    Ranar Watsawa : 2019/10/13

Bangaren kasa da kasa, an kai harin ta'addanci a wata majami'a a Burkina Faso da ya yi sanadiyyar mutuwar akalla mutane 6..
Lambar Labari: 3483634    Ranar Watsawa : 2019/05/12

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman karatun kur’ani mai tsarki a babban masallacin ‘yan darikar Tijjaniya a kasar Burkiya Faso.
Lambar Labari: 3483574    Ranar Watsawa : 2019/04/23

An gudanar da wani zaman taro mai taken matsayin mata a cikin adddinin musulunci a kasar Burkina Faso.
Lambar Labari: 3483470    Ranar Watsawa : 2019/03/18

Bangaren kasa da kasa, cibiyar kula da ke hubbaren Hussani na shirin gina wata cbiyar Darul Kur’a a yammacin Afrika.
Lambar Labari: 3483337    Ranar Watsawa : 2019/01/30

Banagren kasa da kasa, gwamnatin kasar Kuwait ta sanar da cewa, 'yan kasar guda biyu da aka kasha akasar Burkina Faso dukkaninsu malaman addinin muslunci ne.
Lambar Labari: 3481799    Ranar Watsawa : 2017/08/15